Matar Dr. Saiyadee Pg.11~12


Mhiss~B~hal
11
Matar DR. Saiyadee
(Love&Pain Story Based On Reality)
PURE MOMENT OF LIFE WRITERS
               [P~M ~L]
Dedicated 2 Halima  Ahmad Yusf(Agric kust), the most stubborn creature I have known so far, Allahu ya shirye ki yabaki miji nagari mai shegen aron Earpiece, Love U so very much Sweet
      K’arasawa yayi bakin gado ya zauna, kallon tah yayi nawasu en mintuna kafin yasoma yaye bargon dake jikinta, yacce take rirrik’e bargon neh ya tabbatar masah dah cewar idanun tah biyu, Ummunah m so sorry pls ki tashi I love U, k’ara rik’e bargon tayi dakyau hawaye nah zubo matah d’agota yayi sannan ya yaye bargon kanta ak’asa tace sannu dazuwa, kallon tah yake kamar yayi kuka yace “yauwa Ummunah sannu dah gida bakiyi bacci bah Uhm kawai tace masah, agogo yaduba yaga har k’arfe uku tah gota kallon tah yayi yace tashi kije kiyi alwala muyi Sallah Ummunah, babu musu tah tashi tah nufi bathroom tayi alwala shima tashi yayi yawuce d’akin sah yayi wanka sannan yayi alwala yanah dawowa ya tarar dah itah tah had’e kai dah gwiwa ak’asan d’aki gabanta yaje ya durk’usa yakomo hannayen tah dukkah biyu yace, “Ummunah menene?” kai tayi saurin d’agowa tace masa babu komai, toh tashi muyi sallah kinji Ummunah, babu musu tah mik’e yajasu sallah bayan sun idar neh yajuyo yakama kanta yayi matah Addu’oi itadai babu abinda takeyi sai kuka, tabashi tausayi sosai yace Ummunah dan Allah kidaina kuka d’ago fuskarta yayi dah hannun shi biyu yayi matah kiss agoshi, Ummunah I love U, Ummunah ina sonki, Ina sonki Ummunah karkimin kuka dan Allah bansan hawayen ki nazuba, harshe yasa ya lashe hawayen fuskan tah tuni tah d’ago azabure tace nadaina hijjab d’inta tashiga goge fuskan tah dashi sannan takalle shi tace nadaina bazan k’araba, murmushi yayi yace, “daa kukan nah shagwa’ba neh daman”, batace komai bah sai sabon hawaye dake forming rapidly a idon tah, kafad’ar tah yadafa yace Ummunah Dan Allah meke sakaki kuka? d’agowa tayi takalle shi tace “ya Saiyadeen Ummu”, Na’am Ummunah menene fad’amin, Dan Allah kah rik’eni AMANA ai kayiwa Daddy dah Mummy alk’awarin zaka r’ikeni AMANA koh? ya Saiyadee nabaka AMANAR kaina, ya Saiyadee nabaka AMANAR kaina, ya Saiyadee nabaka AMANAR kaina, Dan Allah karik’e ni AMANA Saiyadeen Ummu, karik’e ni AMANA!!! tak’arasa magana tanah mai tsananin kuka sosai, jawota yayi jikinsa ya rungume tah kamar zai maidata tah cikin ciki, har tayi tunanin zamewa saita tuno dah nasihar iyayen tah dah en uwa dah abokan arzik’i, madallah Ummulkhair Amarya tagari, Ummunah I love U, Ina sonki Ummunah Insha Allah zan rik’e ki AMANA, anbani AMANAR KI kuma nadauka Ummunah bazan cutar dake bah zan rik’e ki dah so dah kauna kibar yimin asaran hawaye banaso, I love U kinji wifey, k’ank’ame tah yadad’a yi ajikin sah sosai, luf tayi ajikin shi tah k’ank’ame jikin tah waje d’aya, yauwa Allah yakawo mu nazo fad’ar gaskia
Ina kuke en mata Ku aramin kunnuwan Ku,
Agaskia yake sabuwar Amarya kina bani mamaki, wai sai kaga ankai mace gidan miji adaren ranar tanah gudun shi koh tanah tsoron shi akan me? shin ai kinsan abinda za ayi tunda Sunnah Ce tah Manzo, kuma anmiki nasiha akai it’s very normal kiyi finding d’inshi uncomfortable kuma kiji kunya tunda you are not familiar with it, amman batun tsoro baitaso bah, ai bah dodo kika aura bah kuma koh dodon nema kinsan bazai ajiye ki kamar mudubi yanah kalloh bah saiya kar’bi hakk’in sah, ni gaskia Ummulkhair tabirge ni wannan shine daren tah nafarko agidan Saiyadee ya rungume tah amman batayi kuka akai bah ko tah gudu toh kokuma tayi yunk’urin hanashi wallahi kuyi koyi dah itah, ai ansan abinda zai miki aka kaiki gidan shi tareda guzurin katifa dah bargo, kuma hakan akeso, shiyasa ake Addu’ar zuri’a thaiyiba, kubar gudun mazazen Ku adaren farko bashida wani amfani duk munafirci neh sabida kin riga kinsan abinda akeyi, duk littafan kwanciyar Aure dah kike shiga kasuwa kisiya a’boye dazaran ansaka miki rana fah? Kingama karanta wa zakizo manah dah rainin hankali Abeg ajiye k’auyancin wani guduwa agefe waike adole kinajin tsoro ki kwashi Albarkan mala’ikun Allah! Kuji tsoron Allah adaina dennewa maza hakk’insu sabida kin kar’bi sadakin ki RAW CASH ahannu ooo, ni bah ina nufin kisaki jiki daren farko kiyi sex or romance bah of course it’s a new thing for the VIRGINS so it’s awkward amman pls kada kinaha mijin ki duk abinda zai miki hakk’in saneh kuma lada zaki samu dahaka nake kiranku akan Kuyi koyi dah Ummulkhair awannan ‘bangaren fah tanada wayo, wannan kenan
Matan Aure Ina Yinku fah, En matah zantashi Sallan dare Allah yakawo nagari mai albarka
Cigaban Labari @pg12
      Mhiss B~hal Ce

Mhiss~B~hal
12
Matar DR. Saiyadee
(Love&Pain Story Based On Reality)
PURE MOMENT OF LIFE WRITERS
               [P~M ~L]
Dedicated 2 groupies of Mhiss B~hal Novels, Bunch of love dearies
    Ahankali yasake tah yad’ago tah yayi pecking d’intah a cheeks, Ummunah kiyi hak’uri yau banshigo dawuri bah kinji Dan Allah, bakomai nasan yanayin aiki neh ya Saiyadee, tafad’a tanah kalon k’asa sosai yakuma jin tausayin tah yakuma rungume tah, kwanciya tayi ajikin shi tayi shuru tanah tunanin gida, kinci abinci Ummunah? Uhm naci, bawani nan yaushe rabon ki dah abinci daman dachan basan ci kike bah balle yanzu dah aka kawomin keh, ai nasan tunanin barin gida bazai barki bah tashi kici abinci, kallon shi tayi ido rau~rau tace banjin yunwa Allah ya Saiyadee, hannu yasah acikin tah yashafa yace, “ahakan cikin nawa kamar plate”, jikin tah rawa yake sosai amman agidan su tatuna ance matah hakk’in saneh karta kauracewa duk abinda zai matah hakan yasa tadinga kwantarwa dakanta hankali, bara nadauko miki abinci kici, tashi yayi yaje kitchen yadauko plates guda hudu dah mug biyu, yanah shiga yatarar harta kuma kwanciya ak’asa Ummunah wai gajiyar Ce haka kidaina kwanciya ak’asa ni banaso fah, murmushi tayi tah tashi tace bacci nakeji neh shiyasa, tam bara nabaki abincin saiki kwanta koh, nama yazuba matah acikin plate dah snacks yazuba matah nagari cikin mug sannan yadawo kusa dah itah d’ago tah yayi ya kwantar ak’irjin sah, sannan yace, “haa Ummunah kiyi Bismillah”, uhm~uhm Allah ni nah k’oshi ya Saiyadee banci, Dan Allah kitaimaka min kici abinci Ummunah bud’e kici koh kad’an neh, Ni a’a ya Saiyadee Allah am full, shikenan Ummunah nagode, gani tayi baiji dad’i bah hakan yasa tace masa zansha milk din gobe zanci wannan tafad’a kamar zatayi kuka, d’ago fuskan tah yayi ya k’ura matah ido sannan yace, “Ummunah I love U, Ummunah ina sonki ina kaunar ki nagode dah kika aureni fuska tah saukar k’asa murmushi yayi dan yasan kunya taji mug d’in yadauka yakai bakin tah ahankali tasoma sha bayan tayi Bismillah, kallon tah yake yana maijin dad’in yanda takeshan hankali akwance, tasha fin rabin mug sannan tacire bakin tah tace “tak’oshi”, toh Ummunah hakan ma nagode sosai Allah yayi miki Albarka wifey, Ameen tace, hanky tagani acikin aljuhun shi tace, ” ya Saiyadee”, na’am Ummunah mekike so, handkerchief zaka aramin, kafin tah k’ara wani magana yajata jikin shi ya lashe bakin tah tas, 
wai ni Mhiss~B naga abu kaji iyayen soyayya, Toh Allah yabar kauna,
ido tah zaro sannan tah rufe su gum, dariya yayi yace koh bah abinda zakiyi dah hanky bah kenan, ai that’s my job Ummunah remember u’re my halal, shuru tayi sannan tace bacci nakeji bacci zanyi, agogo yaduba yaga har 4am tayi it’s almost time d’in tashiwar sah ma and she’s tired hakan yasah yayi tunanin k’in yimata komai kawai, toh muje ki kwanta d’agata yayi harkan gado yakwantar dah itah bargo rufa matah zuwa k’irji sannan yayi matah rumfa yanah kallon cikin idontah, kasa cigaba dah kallon shi tayi kawai tasaukar dah idanun tah, light kiss yakai matah kan baki yace, “Ummunah kece murad’i nah ina sonki ina kaunar ki, kece abinda nake nema Allah yabani kuma nagode masah, murmushi tayi kad’an tah d’auke kai, karan hancinta yaja yace, “say something sweetheart, U keep on being silent, bargo taja kanta tace, “ya Saiyadee ni bacci zanyi fah, gudnight sweetheart sleep well! Yace sannan murmushi yakoma k’asa yasoma cin abinci ahankali, kad’an yaci yaji harya k’oshi milk d’in yasha shima yatashi, komawa yayi danya duba tah sai yaji tanah shek’ar kuka ahankali, Ummunah yafad’a hankali atashe bargon yayi saurin yayewa yaga fuskan tah sha’be2 dah hawaye, jikinsa yajawo tah, Shhhhh baby it’s ok, am here for U sweet, cikin tsananin kuka tace, “ni wajan Mummynah dah Daddynah zakah kaini, ni gidanmu zanje bazan iya kwana anan bah, k’ank’ame tah yakuma yi yanah shak’ar daddad’an k’amshin dake tashi ajikin tah, cikin kuka takuma cewa, “ni wlh kah kaini ni gidanmu, ni banason nan wajan babu Mom nd Dad d’inah”, kuka takeyi sosai sai rarrashin tah yake yanah jijjiga tah ahankali, kamun yace, ” Ummunah nifah? kinga Abbanah dah Ummanah anan neh?, Ummunah wannan shine auren fah daman ai dole kirabu dasu kifara sabon rayuwa, sauran kuma sakaiyar ki tanah gun Allah, ni bakya tausayi nah idan kika tafi kika barni, koh bakya So nah bakya san zama dani? bazan iya rayuwa babu kebah Ummunah, inazan saka kaina yau idan kika koma gida wlh nima bazan iya rayuwar nan gidan bah, kinga sabon gida neh yau muka tare yazama wajan zaman mu inda zamuyi rayuwa kuma mu raini yaran mu, Dan Allah kiyi hak’uri Ummunah muzauna lafiya, kidaina d’aga min hankali dah kukan nan, I love U Ummunah, I love U so much, banasan kinamin asaran hawaye Dan Allah yafad’a yanah k’ara rungume tah sosai, shuru tayi tanata haak’i, bayan tah yake bugawa ahankali gamida yimata sannu akai2, shuru neh yabiyo baya sai saukar numfashin tah dayake ji ahankali, gyara musu kwanciyar yayi sabida taji dad’in baccin sosai saidai shi yakasa baccin kallon tah yake kawai yanajin kaunar tah aransa tamkar yamaida tah ciki!
      Mhiss B~hal Ce

Duba Page: 1-10 a nan: http://mhissbhal.blogspot.com.ng/2018/04/matar-dr-saiyadee-pg12.html

Comments

Popular posts from this blog

Matar Dr. Saiyadee Pg.27~28

Matar Dr. Saiyadee Pg.25~26

Matar Dr. Saiyadee Pg.19~20